Deuteronomy 24:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ba za a kashe iyaye a maimakon ’ya’yansu ba, ba kuwa za a kashe ’ya’ya a maimakon iyayensu ba; kowa ya yi zunubi, shi za a kashe.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«بَذَاعَ كَشٜىٰ إِيَايٜىٰ سَبُواْدَ ذُنُوبِنْ یَیَنْسُبَ، كُواْ عَثٜىٰ عَكَشٜىٰ یَیَ سَبُواْدَ ذُنُوبِنْ إِيَايٜىٰنْسُبَ؞ دُكْ مُتُمِنْ دَ يَيِ ذُنُوبِ، شِے ذَاعَ كَشٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Kada a kashe ubanni maimakon 'ya'ya, kada kuma a kashe 'ya'ya maimakon ubanni. Amma za a kashe mutum saboda laifin da ya aikata.