Deuteronomy 25:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Idan mūsu ya tashi tsakanin mutum biyu har abin ya kai su kotu, alƙalai kuwa suka yanke hukunci a kan batun, suka kuɓutar da marar laifi sa’an nan suka hukunta mai laifi,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى يَثِيغَبَدَ مَغَنَ يَثٜىٰ «مَيْ يِوُوَ غَرْدَمَ ذَاتَ تَاشِ ڟَكَانِنْ مُتُمْ بِيُ، حَرْ أَبِنْ يَكَيْسُ وُرِنْ شَرِيعَ، مَاسُ شَرِيعَ كُمَ سُنْ يَنْكٜىٰ مُسُ مَغَنَرْ، سُكَ كُٻُتَرْدَ مَرَرْ لَيْڢِے، سُكَ حُكُنْتَ مَيْ لَيْڢِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan wata gardama ta tashi tsakanin mutane, suka je gaban shari'a, alƙalai kuwa suka yanke musu maganar, suka kuɓutar da marar laifi, suka kā da mai laifin,