Deuteronomy 25:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai gwauruwan nan, matar ɗan’uwansa tă haura wurinsa a gaban dattawa, tă tuɓe takalminsa guda, ta tofa masa miyau a fuska, tă ce, “Haka za a yi ga mutumin da zai ƙi kafa gidan ɗan’uwansa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَاتَرْ طَنْعُوَنْسَ تَجٜىٰ غَبَنْسَ أَعِدُوانْ دَتَّاوَنْ، تَثِرٜىٰ تَاكَلْمَنْسَ دَغَ ڧَڢَرْسَ، تَتُواْڢَ مَسَ مِيَوْ أَ ڢُسْكَرْسَ تَثٜىٰ، ‹حَكَ ذَاعَيِ غَ مُتُمِنْدَ يَڧِ يَغِنَ غِدَنْ طَنْعُوَنْسَ دَ يَمُتُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai matar ɗan'uwansa, marigayi, ta tafi wurinsa a gaban dattawan, ta kwaɓe takalmin ƙafarsa, ta tofa masa yau a fuskarsa, ta ce, ‘Haka za a yi wa wanda ya ƙi kafa gidan ɗan'uwansa.’