Deuteronomy 26:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka duba ƙasa daga sama, mazauninka mai tsarki, ka albarkace mutanenka Isra’ila da kuma ƙasar da ka ba mu kamar yadda ka yi wa kakanninmu alkawari da rantsuwa, ƙasa mai zub da madara da zuma.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَرِ كَدُوبِے ڧَسَا دَغَ سَمَ دَغَ وُرِنْ ذَمَنْكَ مَيْ ڟَرْكِے، كَسَا وَجَمَعَرْكَ إِسْرَٰٓءِيلَ أَلْبَرْكَ، دُكْ دَ ڧَسَرْدَ كَبَامُ، ڧَسَا مَيْ أَمْڢَانِ كَمَرْ يَدَّ كَرَنْڟٜىٰوَ كَاكَنِّنْمُ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka duba ƙasa daga Sama, daga wurin zamanka mai tsarki, ka sa wa jama'arka, Isra'ila, albarka duk da ƙasar da ka ba mu, ƙasar da take mai yalwar abinci, kamar yadda ka rantse wa kakanninmu.’ ”