Deuteronomy 26:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji kuwa ya furta a wannan rana cewa ku mutanensa ne, mallakarsa kamar yadda ya yi alkawari, da kuma cewa za ku kiyaye dukan umarnansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَوْ يَهْوٜىٰهْ يَا شَيْدَ ثٜىٰوَ كُو جَمَعَرْسَثٜىٰ مَڢِے دَرَجَ، كَمَرْ يَدَّ يَيِ مُكُ أَلْڧَوَرِ، كُمَ ذَاكُ كِيَايٜىٰ دُكَنْ دُواْكُواْكِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yau kuma Ubangiji ya shaida, cewa ku ne jama'arsa ta musamman, kamar yadda ya alkawarta muku. Ku kuwa za ku kiyaye dukan umarnansa.