Deuteronomy 26:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya furta cewa zai sa ku zama masu yabo, masu suna, masu daraja, fiye da dukan al’umman da ya yi. Za ku zama jama’a tsattsarka ta Ubangiji Allahnku, kamar yadda ya yi alkawari.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَا كُمَ شَيْدَ ثٜىٰوَ ذَيْ طَوْكَكَاكُ ڢِيٜىٰدَ دُكَنْ أَلْعُمَّنْ دَ يَيِ؞ ذَيْ كُمَسَا كُذَمَ أَبِنْ يَبُواْ، مَيْ سُونَ، مَيْ دَرَجَ؞ ذَاكُ ذَمَ أَلْعُمَّرْ دَ عَكَ كٜىٰٻٜىٰ دَ ڟَرْكِے غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، كَمَرْ يَدَّ يَيِ أَلْڧَوَرِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuwa zai ɗaukaka ku ku zama abin yabo, masu suna, masu daraja, fiye da dukan al'umman da ya yi. Za ku zama jama'a tsattsarka ta Ubangiji Allahnku kamar yadda ya faɗa.”