Deuteronomy 26:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ku faɗa wa firist da yake aiki a lokacin, “Na sakankance yau ga Ubangiji Allahnka, cewa na zo ƙasar da Ubangiji ya rantse zai ba wa kakanninmu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاكُ تَڢِے وُرِنْ ڢِرِسْتِ وَنْدَ يَكٜىٰ عَيْكِ أَ لُواْكَثِنْ، كُثٜىٰ مَسَ، ‹يَوْ نَڢُرْتَوَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكَ ثٜىٰوَ نَشِغَ ثِكِنْ ڧَسَرْدَ يَهْوٜىٰهْ يَرَنْڟٜىٰوَ كَاكَنِّنْمُ ذَيْبَامُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku je wurin firist wanda yake aiki a lokacin, ku ce, ‘Yau, na sakankance a gaban Ubangiji Allahnka, cewa na shiga ƙasar da Ubangiji ya rantse wa kakanninmu zai ba mu.’