Deuteronomy 27:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Musa tare da dattawan Isra’ila suka umarci mutane suka ce, “Ku kiyaye dukan umarnai da na ba ku a yau.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى دَ دَتَّاوَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ عُمَرْثِ جَمَعَ سُكَثٜىٰ «كُكِيَايٜىٰ دُكَنْ عُمَرْنَنْ دَ نَكٜىٰ عُمَرْثٜىٰكُ يَوْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Musa da dattawan Isra'ila suka umarci jama'a, suka ce, “Ku kiyaye dukan umarnai waɗanda na umarce ku da su yau.