Deuteronomy 27:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa cikin ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, ku kakkafa waɗansu manyan duwatsu, ku yi musu shafe da farar ƙasa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
رَنْ دَ كُكَ ڧٜىٰتَرٜىٰ كُواْغِنْ يُواْدَنْ، كُكَ شِغَ ثِكِنْ ڧَسَرْدَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ يَكٜىٰ بَاكُ، ذَاكُ كَڢَ مَنْيَنْ دُوَڟُو كُشَاڢٜىٰسُ دَ ڢَرَرْ ڧَسَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan da kuka haye Urdun, kuka shiga ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, sai ku kakkafa manyan duwatsu, ku yi musu shafe da farar ƙasa.