Deuteronomy 28:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji zai sa a rinjaye ku a gaban abokan gābanku. Ta hanya guda za ku auka musu, amma ta hanyoyi bakwai za ku gudu daga gabansu. Za ku zama abin ƙi ga dukan mulkokin duniya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« يَهْوٜىٰهْ ذَيْسَا أَبُواْكَنْ غَابَنْكُ سُثِ نَصَرَا عَكَنْكُ، ذَاكُ ڢِتُواْ دُواْمِنْ كُتَاسُواْ مُسُ تَهَنْيَ طَيَ، عَمَّا ذَاكُ غُدُ أَغَبَنْسُ تَهَنْيُواْيِ بَݣَويْ؞ ذَاكُ ذَمَ أَبِنْ ڟُواْرُواْ غَ دُكَنْ مُلْكُواْكِنْ دُونِيَا سَعَدَّ سُكَغَ أَبِنْدَ يَڢَرُ دَكُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ubangiji zai sa abokan gabanku su rinjaye ku cikin yaƙi. Ta hanya guda za ku auka musu, amma ta hanyoyi bakwai za ku gudu daga gabansu. Za ku zama abin ƙi ga dukan mulkokin duniya.