Deuteronomy 28:63 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kamar yadda ya gamshi Ubangiji ya sa kuka yi arziki kuka kuma ƙaru, haka zai gamshe shi yă lalatar yă kuma hallaka ku. Za a tumɓuke ku daga ƙasar da kuke shiga ku mallaka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَمَرْ يَدَّ يَهْوٜىٰهْ يَجِ دَاطِے يَكَٰوُاْ مُكُ أَلْحٜىٰرِ عَيَلْوَثٜىٰ، يَكُمَسَا كُنْ ڧَارُ سُواْسَيْ، حَكَنَّنْ مَا يَهْوٜىٰهْ ذَيْجِے دَاطِے يَلَلَتَ دَكُو، يَكُمَ هَلَكَاكُ؞ ذَاعَكُمَ تُمْٻُكٜىٰكُ دَغَ ثِكِنْ ڧَسَرْدَ كُكٜىٰ شِرِنْ شِغَ دُواْمِنْ كُثِ غَادُوانْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kamar yadda Ubangiji ya ji daɗi ya arzuta ku, ya riɓaɓɓanya ku, haka nan kuma zai ji daɗi ya lalatar da ku, ya hallaka ku. Za a fitar da ku daga ƙasar da za ku shiga, ku mallaka.