Deuteronomy 29:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku kanku kun san yadda muka yi zama a Masar, da yadda muka yi ta ratsawa ta tsakiyar al’ummai muka wuce.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كُو دَ كَنْكُ كُنْ سَنْ يَدَّ مُكَيِ ذَمَ عَثِكِنْ ڧَسَرْ مَصَرْ دَ كُمَ يَدَّ مُكَبِے تَڟَكِيَرْ أَلْعُمَّنْ دَ كُكَ وُثٜىٰ ثِكِنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Kun sani dai yadda muka zauna a ƙasar Masar, da yadda muka yi ta ratsawa ta tsakiyar al'ummai muka wuce.