Deuteronomy 29:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Idan kuma wani mutum ya ji kalmomi na wannan rantsuwa, ya kuma sa wa kansa albarka yana tunani cewa, “Ba abin da zai same ni, ko da na nace a taurinkaina.” Wannan zai jawo lalacewar dukan Isra’ila tare da kai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ وَنِ مُتُمْ يَجِ كَلْمُواْمِنْ ضَنْڟُوَارْ نَنْ، سَعَنً يَسَا وَكَنْسَ أَلْبَرْكَ يَنَ تُنَانِ أَ ذُوثِيَارْسَ ثٜىٰوَ ‹بَا أَبِنْدَ ذَيْسَامٜىٰنِ كُواْ دَنَبِے حَنْيَتَ دَتَوْرِنْ كَيْ،› وَنَّنْ ذَيْ كَٰوُاْ بَلَعِ عَكَنْ دُكَنْكُ، مَاسُ كِرْكِ دَ مَرَسَ كِرْكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan wani mutum ya ji zantuttukan la'anan nan sa'an nan ya sa wa kansa albarka a zuciyarsa, yana cewa, ‘Ba abin da zai same ni ko na bi taurin zuciyata,’ wannan zai haddasa lalacewar ɗanye da busasshe gaba ɗaya.