Deuteronomy 29:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan al’ummai za su yi tambaya su ce, “Me ya sa Ubangiji ya yi haka da wannan ƙasa? Me ya jawo wannan fushi mai tsanani haka?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَڧِيڧَ دُكَنْ أَلْعُمَّيْ ذَاسُيِ مَامَاكِ سُثٜىٰ، ‹مٜىٰيَسَا يَهْوٜىٰهْ يَيِ وَڧَسَرْ نَنْ حَكَ؟ مٜىٰيَسَا يَنُونَ ڢُشِے مَيْ ڟَنَنِ حَكَ؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dukan al'ummai za su ce, ‘Me ya sa Ubangiji ya yi haka da wannan ƙasa? Me ya sa ya yi fushi mai tsanani haka?’