Deuteronomy 29:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amsar kuwa za tă zama, “Wannan ya zama haka domin wannan mutane, sun yi watsi da alkawarin Ubangiji Allah na kakanninsu, alkawarin da ya yi da su sa’ad da ya fitar da su daga Masar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً ذَاسُسَامِ أَمْسَ ثٜىٰوَ ‹أَيْ سَبُواْدَ سُنْ كَرْيَ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَكَاكَنِّنْسُ، يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ دَ يَيِ دَسُو سَعَدَّ يَڢِتَرْ دَسُو دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan jama'a za su ce, ‘Saboda sun yi watsi da alkawarin Ubangiji Allah na kakanninsu, wato alkawarin da ya yi da su sa'ad da ya fisshe su daga ƙasar Masar.