Deuteronomy 3:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai kuma na ba wa rabin kabilar Manasse sauran rabin ƙasar tudu ta Gileyad da kuma dukan Bashan, masarautar Og (Wato, dukan yankin ƙasan nan na Argob a Bashan da dā ake kira ƙasar Refahiyawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
رَبِنْ ذُرِيَرْ مَنَسّٜىٰ، نَبَاسُ دُكَنْ سَوْرَنْ يَنْكِنْ غِلٜىٰيَدْ دَ دُكَنْ يَنْكِنْ بَشَنْ وَنْدَ سَرْكِے عُواغْ يَيِ مُلْكِ؞» دَا كُوَ دُكَنْ يَنْكِنْ أَرْغُوابْ عَبَشَنْ، أَنَ كِرَنْسَ يَنْكِنْ رٜىٰڢَيَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sauran ƙasar Gileyad, da dukan ƙasar Bashan wadda take ƙarƙashin mulkin Og, wato dukan yankin ƙasar Argob.” (Duk dai yankin ƙasan nan wadda ake kira ƙasar Refayawa.) “Na ba da ita ga rabin kabilar Manassa.”