Deuteronomy 3:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya ce mini, “Kada ka ji tsoronsa, gama na riga na miƙa shi da dukan mayaƙansa da kuma ƙasarsa gare ka. Yi masa abin da ka yi wa Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulkin Heshbon.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ مِنِ، ‹كَدَ كُجِڟُواْرُوانْسُ، غَمَا نَارِغَا نَا بَادَشِ دَ جَمَعَرْسَ دَ ڧَسَرْسَ أَ حَنُّنْكُ؞ كُيِ مَسَ أَبِنْدَ كُكَيِ وَ سَرْكِے سِهُوانْ نَ أَمُواْرِيَاوَا وَنْدَ يَيِ مُلْكِ أَ هٜىٰشْبُوانْ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ubangiji ya ce mini, ‘Kada ka ji tsoronsu, gama da shi, da jama'arsa duka, da ƙasarsa, zan bashe su a hannunka. Sai ka yi masa kamar yadda ka yi wa Sihon, Sarkin Amoriyawa, wanda yake zaune a Heshbon.’