Deuteronomy 30:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sa’ad da kuma ku da ’ya’yanku kuka komo ga Ubangiji Allahnku, kuka kuma yi biyayya da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku, bisa ga kome da na umarce ku a yau,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ كُكَ جُويُواْ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، كُو دَ یَیَنْكُ كُكَيِ مَسَ بِيَيَّ دَ دُكَنْ ذُوثِيَارْكُ دَ دُكَنْ رَنْكُ، كَمَرْ يَدَّ نَكٜىٰ عُمَرْثٜىٰكُ يَوْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
kuka sāke komowa wurin Ubangiji Allahnku, ku da 'ya'yanku kuka yi biyayya da maganarsa da zuciya ɗaya, da dukan ranku, bisa ga yadda na umarce ku yau,