Deuteronomy 31:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa ya fita ya kuma faɗa waɗannan kalmomi ga dukan Isra’ila cewa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَثِيغَبَدَ ڢَطِنْ وَطَنَّنْ كَلْمُواْمِ غَ دُكَنْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya ci gaba da yi wa dukan Isra'ilawa magana.