Deuteronomy 31:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama na san cewa bayan rasuwata, tabbatacce za ku lalace gaba ɗaya, ku juye daga hanyar da na umarce ku. A kwanaki masu zuwa, masifa za tă auka muku saboda za ku aikata mugunta a gaban Ubangiji, ku tsokane shi har yă yi fushi ta wurin abin da hannuwanku suka yi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا نَا سَنِ بَايَنْ مُتُوَتَ، لَلَّيْ ذَاكُ ڧَظَنْتَرْدَ كَنْكُ، ذَاكُ جُويَا دَغَ حَنْيَرْدَ نَعُمَرْثٜىٰكُ؞ عَكْوَانَكِے مَاسُ ذُوَا وَهَلَ ذَاتَ ڢَاطُواْ مُكُ، غَمَا ذَاكُ عَيْكَتَ أَبِنْدَ يَكٜىٰ مُوغُ أَعِدُوانْ يَهْوٜىٰهْ ، ذَاكُسَا يَيِ ڢُشِے تَوُرِنْ أَيُّكَنْ حَنُّوَنْكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama na sani bayan rasuwata za ku aikata mugunta, ku kauce daga hanyar da na umarce ku. Masifa za ta auko muku a kwanaki masu zuwa saboda za ku aikata mugunta a gaban Ubangiji, za ku tsokani fushinsa da aikin hannuwanku.”