Deuteronomy 32:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗanda suke a waje, takobi zai kashe su, a cikin gidajensu kuma tsoro zai mamaye su. ’Yan maza da ’yan mata za su hallaka, haka ma jarirai da maza masu furfura.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْدَ سُكٜىٰ وَجٜىٰ، تَكُواْبِے ذَيْ كَشٜىٰ، عَثِكِنْ طَكُنَ، ڟُواْرُواْ ذَيْ كَامَسُ، ذَيْ كَكَّشٜىٰ سَوْرَيِ دُكْ دَ بُدُرْوَ، مَاسُ شَنْ مَامَا دَ مَاسُ ڢُرْڢُرَرْ كَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda suke a waje, takobi zai kashe su, A cikin ɗakuna kuma tsoro, Zai hallaka saurayi da budurwa, Da mai shan mama da mai furfura.