Deuteronomy 32:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji zai shari’anta mutanensa yă kuma ji tausayin bayinsa sa’ad da ya ga ƙarfinsu ya ƙare babu kowa kuma da ya rage, bawa ko ’yantacce.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« يَهْوٜىٰهْ ذَيْجِے تَوْسَيِنْ بَايِنْسَ، ذَيْ نُونَ مُتَنٜىٰنْسَ بَاسُ دَ لَيْڢِے، سَعَدَّ يَغَ إِيكُوانْسُ يَڧَارٜىٰ، بَاوَنْدَ يَرَغُ، كُواْ بَاوَ كُواْ طَنْ غِدَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji zai ɗauka wa jama'arsa fansa, Zai ji ƙan bayinsa, Sa'ad da ya ga ƙarfinsu ya kāsa, Ba kuma wanda ya ragu, bawa ko ɗa.