Deuteronomy 32:46 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya ce musu, “Ku riƙe dukan kalmomin da na furta muku a yau, don ku umarce ’ya’yanku su lura, su yi biyayya da dukan kalmomin wannan doka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ مُسُ «كُرِڧٜىٰ أَ ذُوثِيَارْكُ دُكَنْ وَطَنَّنْ كَلْمُواْمِنْ دَ نَكٜىٰ شَيْدَ مُكُ أَيَوْ، كُ عُمَرْثِ یَیَنْكُ سُكِيَايٜىٰسُ، سُكُمَ عَيْكَتَ دُكَنْ كَلْمُواْمِنْ كُواْيَرْوَرْ نَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ce musu, “Ku riƙe dukan waɗannan kalmomi a zuciyarku, waɗanda nake yi muku kashedi da su a yau don ku umarci 'ya'yanku su kiyaye dukan maganar dokokin nan sosai.