Deuteronomy 32:49 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ka hau Duwatsun Abarim zuwa Dutsen Nebo a Mowab, tsallake daga Yeriko, ka hangi Kan’ana, ƙasar da nake ba wa Isra’ilawa gādo.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كَهَوْرَ وَنَّنْ بَبَّنْ تُدُ نَيَنْكِنْ تُدَّنْ أَبَرِمْ، وَتُواْ بَبَّنْ تُدُنْ نٜىٰبُواْ، وَنْدَ يَكٜىٰ عَڧَسَرْ مُواْوَبْ يَنَ ڢُسْكَنْتَرْ يٜىٰرِكُواْ، كَدُوبِے ڧَسَرْ كَنْعَنَ، وَدَّ ذَنْبَا جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ تَذَمَ مَلَّكَرْسُ تَغَادُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ka hau duwatsun Abarim, wato Dutsen Nebo wanda yake a ƙasar Mowab, daura da Yariko, ka duba ƙasar Kan'ana wadda zan ba Isra'ilawa su mallaka.