Deuteronomy 34:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ubangiji ya ce masa, “Wannan ce ƙasar da na yi alkawari da rantsuwa wa Ibrahim, Ishaku da Yaƙub, sa’ad da na ce, ‘Zan ba da ita ga zuriyarku.’ Na bar ka ka gani da idanunka, amma ba za ka haye zuwa cikinta ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ كُوَ يَثٜىٰ مَسَ «وَنَّنْ عِتَثٜىٰ ڧَسَرْدَ نَرَنْڟٜىٰوَ إِبْرَٰهِيمْ دَ إِسْحَٰڧَ دَ يَعْڧُوبَ ثٜىٰوَ ذَنْبَادَ عِتَ غَ ذُرِيَرْسُ؞ نَبَرْكَ كَغَنِ دَ عِدُوانْكَ، عَمَّا كَيْ بَذَاكَ ڧٜىٰتَرٜىٰكَ شِغَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce masa, “Wannan ita ce ƙasar da na rantse wa Ibrahim, da Ishaku, da Yakubu, zan ba da ita ga zuriyarsu. Na bar ka ka gan ta da idanunka, amma ba za ka haye, ka shiga ba.”