Deuteronomy 4:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku tuna da ranar da kuka tsaya a gaban Ubangiji Allahnku a Horeb, sa’ad da ya ce mini, “Ka tara mutane a gabana, don su ji maganata, su koya yin mini bangirma muddin ransu a ƙasar, su kuma iya koyar da su ga ’ya’yansu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُڢَطَا مُسُ مُسَمَّنْ يَدَّ كُنْ ڟَيَ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ أَ هُواْرٜىٰبْ، لُواْكَثِنْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ مِنِ، ‹كَتَتَّارَ مِنِ جَمَعَ، سُجِ مَغَنَاتَ، دُواْمِنْ سُكُواْيَ يَدَّ ذَاسُيِ تَڢِيَ ثِكِنْ ڟُواْرُواْنَ دُكَنْ ݣُونَكِنْسُ عَدُونِيَا، كُمَ سُكُواْيَ وَیَیَنْسُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
da yadda kuma a waccan rana kuka tsaya a gaban Ubangiji Allahnku a Horeb, sa'ad da Ubangiji ya ce mini, ‘Ka tattara mini jama'a domin su ji maganata, su koyi tsorona dukan kwanakinsu a duniya, su kuma koya wa 'ya'yansu.’