Deuteronomy 4:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku kula, ku kuma lura da kanku sosai, don kada ku manta da abubuwan da idanunku suka gani, ko kuwa ku bari su fita daga zuciyarku muddin ranku. Ku koyar da su ga ’ya’yanku, da ’ya’yan ’ya’yanku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَيْ كُلُورَ، كُيِ حَنْكَلِ، دُواْمِنْ كَدَ كُمَنْتَادَ أَبُبُوَنْ دَ عِدَنُونْكُ سُكَ غَنِ، كُواْ كُبَرِ سُڢِتَ دَغَ تُنَانِنْكُ ثِكِنْ دُكَنْ ݣُونَكِنْ رَنْكُ؞ كُكُواْيَرْ وَیَیَنْكُ حَرْ دَ جِيكُواْكِنْكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sai ku lura, ku kiyaye kanku sosai, don kada ku manta da abubuwan da kuka gani da idonku kada kuma su fita a ranku dukan kwanakinku. Ku sanar wa 'ya'yanku da jikokinku da su,