Deuteronomy 5:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kai, ka matsa kusa, ka saurara ga dukan abin da Ubangiji Allahnmu ya faɗa. Sa’an nan ka faɗa mana dukan abin da Ubangiji Allahnmu ya faɗa maka. Za mu saurara, mu kuma yi biyayya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَيْ، كَجٜىٰ كُسَ كَجِ دُكْ أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْمُ ذَيْ ڢَطَا؞ سَعَنً كَذُواْ كَڢَطَا مَنَ دُكْ أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْمُ يَڢَطَا مَكَ؞ مُو ذَامُجِے، مُكُمَ عَيْكَتَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kai, ka matsa kusa, ka ji dukan abin da Ubangiji Allahnmu zai faɗa, sa'an nan ka mayar mana da dukan abin da Ubangiji Allahnmu ya faɗa maka. Za mu ji, mu kuma aikata.’