Deuteronomy 5:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kai kuwa ka tsaya a nan tare da ni saboda in ba ka umarnai, ƙa’idodi da kuma dokoki duka, da za ka koya musu don su bi a ƙasar da nake ba su, su mallaka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا كَيْ كَڟَيَ أَنَنْ تَرٜىٰدَنِ، نِے كُوَ ذَنْ ڢَطَا مَكَ دُكَنْ دُواْكُواْكِ دَ ڧَٰعِدُواْدِ دَ عُمَرْنَنْ دَ ذَاكَ كُواْيَ مُسُ، دُواْمِنْ سُأَيْكَتَسُ عَثِكِنْ ڧَسَرْدَ نَكٜىٰ بَاسُ سُثِ غَادُوانْتَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma kai ka tsaya nan a wurina don in faɗa maka dukan umarnai, da dokoki, da farillai, waɗanda za ka koya musu su kiyaye a ƙasar da nake ba su, su mallake ta.’