Deuteronomy 6:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
gama Ubangiji Allahnku, wanda yake cikinku, Allah ne mai kishi, fushinsa kuma zai yi ƙuna gāba da ku, zai kuma hallaka ku daga fuskar ƙasar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، وَنْدَ يَكٜىٰ تَرٜىٰدَكُو، اللَّهْ نٜىٰ مَيْ بُڧَاتَرْ ثِكَكِّيَرْ ڧَوْنَ؞ عِدَنْ كُكَبِے وَطَنْسُ أَلُّواْلِ، ڢُشِنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ ذَيْ كُنَّ عَكَنْكُ، كُمَ ذَيْ كَوَرْ دَكُو دَغَ ڢُسْكَرْ دُونِيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
gama Ubangiji Allahnku wanda yake zaune a tsakiyarku, mai kishi ne, don kada Ubangiji Allahnku ya husata, ya shafe ku daga duniya.