Deuteronomy 6:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku tabbata kun kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, da farillansa da kuma ƙa’idodinsa da ya ba ku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ ڨُوذُواْ ذَاكُ كِيَايٜىٰ دُواْكُواْكِنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ دَ عُمَرْنَنْسَ دَ ڧَٰعِدُواْدِنْسَ وَطَنْدَ يَعُمَرْثٜىٰكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ku himmantu ku kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, da farillansa, da dokokinsa waɗanda ya umarce ku da su.