Deuteronomy 6:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Nan gaba, sa’ad da ’ya’yanku suka tambaye ku, “Mene ne ma’anar farillai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Ubangiji Allahnmu ya umarce ku?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«نَنْ غَبَ سَعَدَّ یَیَنْكُ سُكَ تَمْبَيٜىٰكُ سُكَثٜىٰ، ‹مٜىٰنٜىٰنٜىٰ مَعَنَرْ دُواْكُواْكِ دَ ڧَٰعِدُواْدِ دَ عُمَرْنَنْ دَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْمُ يَعُمَرْثٜىٰكُ؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan nan gaba 'ya'yanku suka tambaye ku ma'anar maganarsa, da dokoki, da farillai, waɗanda Ubangiji Allahnmu ya umarce ku da su,