Deuteronomy 7:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya kawo ku ƙasar da kuke shiga don ku mallaka, ya kuma kori al’ummai masu yawa a gabanku; wato, Hittiyawa, Girgashiyawa, Amoriyawa, Kan’aniyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa, al’ummai bakwai masu girma da ƙarfi fiye da ku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَعَدَّ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ يَكَيْكُ ڧَسَرْدَ ذَاكُ شِغَ كُثِ غَادُوانْتَ؞ ذَيْ كُمَ كُواْرِ أَلْعُمَّيْ مَاسُيَوَ أَغَبَنْكُ، وَتُواْ هِتِّيَاوَا دَ غِرْغَشِيَاوَا دَ أَمُواْرِيَاوَا دَ كَنْعَنِيَاوَا دَ ڢٜىٰرِظِّيَاوَا دَ هِوِيَاوَا دَ يٜىٰبُسِيَاوَا، أَلْعُمَّ بَݣَويْ كٜىٰنَنْ، وَطَنْدَ سُكَڢِيكُ ڧَرْڢِے سُكَ كُمَ ڢِيكُ يَوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sa'ad da Ubangiji Allahnku ya kai ku ƙasar da kuke shiga ku mallake ta, zai korar muku da al'ummai da yawa, su Hittiyawa, da Girgashiyawa, da Amoriyawa, da Kan'aniyawa, da Ferizziyawa, da Hiwiyawa, da Yebusiyawa, al'umma bakwai ke nan, waɗanda suka fi ku yawa, da kuma ƙarfi.