Deuteronomy 7:16 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dole ku hallaka dukan mutanen da Ubangiji Allahnku ya bashe su gare ku. Kada ku ji tausayinsu, kada kuma ku bauta wa allolinsu, gama wannan zai zama tarko gare ku.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฐูุงูู ููููููู ุฏููููู ฺงูุจูููููู ุฏู ููููููููฐูู ุงูููููู ูููู ููููููฐ ุจูุงุฏูุณูู ุงูู ุญููููููููุ ูููุงู ููุทููู ุจูุฐูุงููุฌู ุชูููุณูููููุณูุจูุ ุจูุฐูุงูู ุจูููุชูุงูู ุงููููููุงูููููุณูุจูุ ุบูู
ูุง ููููููู ุฐููู ุฐูู
ู ู
ููู ุชูุฑููููุงูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ku hallaka dukan mutanen da Ubangiji Allahnku ya bashe su a hannunku. Kada ku ji tausayinsu. Kada kuma ku bauta wa gumakansu, don kada su zamar muku tarko.