Deuteronomy 7:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ya zama haka domin Ubangiji ya ƙaunace ku, ya kuma kiyaye rantsuwar da ya yi wa kakanninku da ya fitar da ku da hannu mai ƙarfi, ya kuma cece ku daga ƙasar bauta, daga ikon Fir’auna sarkin Masar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سَبُواْدَ يَهْوٜىٰهْ يَڧَوْنَثٜىٰكُ نٜىٰ، كُمَ يَسُواْ يَثِكَ ضَنْڟُوَارْ دَ يَيِ وَكَاكَنِّنْكُ، شِے يَسَا يَڢِتَرْ دَكُو دَ حَنُّنْسَ مَيْ إِيكُواْ، يَكُمَ ڢَنْشٜىٰكُ دَغَ غِدَنْ بَوْتَادَغَ حَنُّنْ سَرْكِے ڢِرْعَوْنَ نَ مَصَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma saboda Ubangiji ya ƙaunace ku, yana kuma so ya cika rantsuwar da ya yi wa kakanninku, shi ya sa ya fisshe ku da dantse mai iko ya fanshe ku kuma daga gidan bauta, wato daga ikon Fir'auna, Sarkin Masar.