Deuteronomy 8:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
to, sai ku lura, kada ku ɗaukaka kanku, har ku manta da Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta kuma.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، سَيْ كُلُورَ، كَدَ كُطَغَ كَنْكُ حَرْ كُمَنْتَادَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، وَنْدَ يَڢِتَرْ دَكُو دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ دَغَ غِدَنْ بَوْتَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
to, sai ku lura, kada ku ɗaukaka kanku, har ku manta da Ubangiji Allahnku wanda ya fisshe ku daga ƙasar Masar, wato inda kuka yi bauta.