Deuteronomy 8:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In kuka manta da Ubangiji Allahnku, kuka kuma bi waɗansu alloli, kuka yi musu sujada, kuka kuma rusuna musu, to, a yau ina gargaɗe ku cewa tabbatacce za a hallaka ku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ كُكَ مَنْتَادَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، كُكَبِے غُمَكَ، كُكَ بَوْتَا مُسُ، كُكَيِ مُسُ سُجَّدَ، تُواْ، يَوْ إِنَ غَرْغَطٜىٰكُ ثٜىٰوَ لَلَّيْ ذَاكُ هَلَّكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan kun manta da Ubangiji Allahnku, kuka bi gumaka, kuka bauta musu, kuka yi musu sujada, to, yau ina faɗakar da ku, cewa lalle za ku hallaka