Deuteronomy 9:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya ba ni alluna biyu wanda shi kansa ya yi rubutu da yatsarsa. A kansu akwai dukan umarnan Ubangiji da an furta muku a kan dutse a tsakiyar wuta, a ranar taron jama’a.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ كُوَ يَبَا نِے أَلُّنَنْ دُوڟٜىٰنَّنْ بِيُ وَطَنْدَ يَرُبُوتَ دَ يَڟَرْسَ؞ عَكَنْ وَطَنَّنْ أَلُّنَنْ أَݣَويْ دُكَنْ كَلْمُواْمِنْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَڢَطَا مُكُ دَغَ كَنْ تُدُنْ دَغَ ڟَكِيَرْ وُتَا أَ رَانَرْ تَارُوانْ جَمَعَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya ba ni allunan nan biyu na dutse da shi kansa ya rubuta. A kansu aka rubuta maganar da Ubangiji ya yi muku daga bisa dutsen a tsakiyar wuta a ranar taron.