Deuteronomy 9:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da na duba, sai na ga cewa kun yi zunubi wa Ubangiji Allahnku; kun yi wa kanku gunkin da kuka yi zubi a siffar ɗan maraƙi. Kun kauce da sauri daga hanyar da Ubangiji ya umarce ku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَدُوبَ، غَاشِ كُنْيِ وَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ ذُنُوبِ، كُنْيِ وَكَنْكُ ظُبِنْ غُنْكِنْ طَنْ بِجِمِ؞ كُنْيِ سَوْرِنْ كَوْثٜىٰوَ دَغَ حَنْيَرْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَعُمَرْثٜىٰكُ كُبِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da na duba, sai na ga kun yi wa Ubangiji Allahnku zunubi, kun yi wa kanku maraƙi na zubi. Kun kauce da sauri daga hanyar da Ubangiji ya umarce ku ku bi.