Ecclesiastes 5:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ban da haka ma, sa’ad da Allah ya ba wa mutum dukiya da wadata, ya kuma ba shi zarafi yă ji daɗinsu, ya kuma amince da rabonsa, sai yă ji daɗin aikinsa, wannan kyauta ce ta Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَكَ يَكٜىٰ غَ دُكَنْ وَنْدَ اللَّهْ يَبَا شِ دُوكِيَ دَ أَرْزِڧِ، يَكُمَ بَاشِ ظَرَڢِ يَجِ دَاطِنْسُ؞ جِنْ دَاطِنْ عَيْكِنْسَ دَ كَرْٻَرْ رَبُوانْ أَبِنْدَ اللَّهْ يَشِرْيَ مَسَ، وَنَّنْ مَا ݣَوْتَا ثٜىٰ دَغَ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk wanda Allah ya ba wadata da dukiya ya kuma bar shi ya ci moriyarsu, sai ya yi godiya ya ci moriyar aikin da ya yi, wannan kyauta ce ta Allah.