Ephesians 2:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A kan gicciye, Kiristi ya kawar da ƙiyayyar da take tsakaninmu da juna. Ya kuma kawo sulhu tsakaninmu da Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَكُمَيِ حَكَ دُواْمِنْ يَشِرْيَسُ دُكَ بِيُ دَ اللَّهْ ، سُذَمَ جِكِے طَيَ، تَوُرِنْ مُتُوَرْسَ عَكَنْ غِثِّيٜىٰ؞ تَهَكَ يَكَوَرْدَ ڧِيَيَّرْ دَ تَرَبَسُ أَدَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
yă kuma sulhunta su duka biyu ga Allah, su zama jiki ɗaya ta wurin gicciye, ta haka yă kashe gābar.