Ephesians 2:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya ba mu rai sa’ad da ya tashe Kiristi daga matattu. Ta wurin alherin Allah ne aka cece ku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَرْ تُنْ سَعَدَّ مُكٜىٰ مَتَتُّو تَوُرِنْ ذُنُبَنْمُ، سَيْ يَرَايَرْ دَمُو تَرٜىٰدَ أَلْمَسِيحُ ؞ تَوُرِنْ أَلْحٜىٰرِنٜىٰ عَكَثٜىٰثٜىٰكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ko a sa'ad da muke matattu ma ta wurin laifofinmu, sai ya rayar da mu tare da Almasihu (ta wurin alheri an cece ku),