Esther 1:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da waɗannan kwanaki suka wuce, sai sarki ya yi liyafa a cikin lambun da aka shinge na fadar sarki wadda ta ɗauki kwana bakwai wa dukan mutane daga ƙarami har zuwa babba, waɗanda suke zama a masarautar Shusha.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ وَطَنَّنْ ݣُونَكِے، سَيْ سَرْكِے يَشِرْيَ بَبَّنْ بِكِ دُواْمِنْ مُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ أَوُرِے مَيْ كَتَنْ‌غَ عَبِرْنِنْ شُوشَنْ، مَنْيَ دَ ڧَنَانَا؞ وَنَّنْ بِكِ يَطَوْكِ ݣُونَ بَݣَويْ؞ أَنْ كُوَ يِشِ أَ ڢِيلِنْ دَ عَكَ شُوكَ ڢُلَوَ عَثِكِنْ غِدَنْ سَرْكِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan da waɗannan kwanaki sun cika, sai sarki ya yi wa manya da ƙanana waɗanda suke a Shushan, wato masarauta, biki, har na kwana bakwai a filin lambun fādar sarki.