Esther 2:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mordekai yana da wata ’yar kawunsa mai suna Hadassa, wanda ya yi reno, ba ta da mahaifi ko mahaifiya. Ita ce yarinyar da aka santa da suna Esta. Kyakkyawa ce ƙwarai. Mordekai dai ya ɗauke ta tamƙar ’yarsa sa’ad da mahaifinta da mahaifiyarta suka mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوارْدٜىٰكَيْ كُوَ يَنَدَ وَتَ ݣَكْݣَوَنْ یَرْ طَنْعُوَنْ بَابَنْسَ مَيْ ݣَنْ غَنِ، سُونَنْتَ هَدَسَّ، وَتُواْ عٜىٰسْتَا؞ سَعَدَّ إِيَايٜىٰنْتَ سُكَ مُتُ، سَيْ مُوارْدٜىٰكَيْ يَطَوْكٜىٰتَ كَمَرْ یَرْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mordekai ne ya goyi Hadassa, wato Esta, 'yar kawunsa, gama ita marainiya ce. Ita kuwa kyakkyawa ce. Sa'ad da iyayenta suka rasu, sai Mordekai ya karɓe ta tankar 'yarsa.