Esther 3:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da yake an faɗa masa asalin Mordekai, sai ya ga a kashe Mordekai kaɗai ba zai biya masa bukata ba. A maimakon haka, Haman ya nemi hanya a hallaka dukan mutanen Mordekai, wato, Yahudawa, a ko’ina a dukan masarautar Zerzes.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ هَامَٰنَ يَجِ ثٜىٰوَ مُوارْدٜىٰكَيْ مُتُمِنْ يَهُودَ نٜىٰ، سَيْ هَامَٰنَ يَغَ ثٜىٰوَ عَكَشٜىٰ مُوارْدٜىٰكَيْ كَطَيْ بَذَيْ عِسَابَ؞ أَ مَيْمَكُوانْ حَكَ، سَيْ يَنٜىٰمِ حَنْيَرْ هَلَّكَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ مُوارْدٜىٰكَيْ، وَتُواْ يَهُودَاوَا غَبَاطَيَ دَسُكٜىٰ ڧَرْڧَشِنْ مُلْكٍ سَرْكِے أَهَسُرُسْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Har ma ya ga a kashe Mordekai kaɗai, wannan bai isa ba. Da yake an faɗa masa asalin Mordekai, sai ya nema ya hallaka dukan Yahudawa, wato kabilar Mordekai, waɗanda suke a dukan mulkin Ahasurus.