Esther 5:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ya ga Sarauniya Esta tsaye a harabar, sai ya ji daɗin ganinta, ya miƙa mata sandan sarauta na zinariya da take hannunsa. Sai Esta ta matsa kusa ta taɓa kan sandan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ يَغَ سَرَوْنِيَ عٜىٰسْتَا تَنَ ڟَيٜىٰ أَڟَكِيَرْ ذَوْرٜىٰ نَثِكِ نَغِدَنْ سَرْكِے، سَيْ يَمِيڧَ مَتَ سَنْدَنْ ظِينَارِيَ نَمُلْكِ دَيَكٜىٰ أَ حَنُّنْسَ، غَمَا تَا سَامِ ڢَضٍ جِنِ دَغَ غَرٜىٰشِ؞ سَيْ عٜىٰسْتَا تَمَاڟَ كُسَ تَتَٻَ كَنْ سَنْدَنْ مُلْكٍ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da ya ga Esta tana tsaye a shirayin, sai ya miƙa mata sandan zinariya na sarauta, gama ta sami kwarjini a wurinsa. Sai Esta ta matsa kusa ta taɓa kan sandan.