Esther 7:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Sarauniya Esta ta amsa ta ce, “In na sami tagomashi a wurinka, ya sarki, in kuma mai girma ya yarda, a bar ni da raina, wannan shi ne roƙona. Ka kuma sa kada a kashe mutanena, wannan ita ce bukata.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرَوْنِيَ عٜىٰسْتَا تَأَمْسَ تَثٜىٰ «يَا كَيْ سَرْكِے، عِدَنْ نَا سَامِ ڢَضٍ جِنِ أَغَبَنْكَ، عِدَنْ كُمَ يَغَمْشٜىٰكَ، رَنْكَيَدَطٜىٰ، كَبَرْنِ دَ رَيْ؞ أَبِنْ دَ نَكٜىٰ بُڧَاتَ كٜىٰنَنْ؞ كُمَ كَبَرْ مُتَنٜىٰنَ سُرَايُ؞ ضُواْڧُواْنَ كٜىٰنَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Esta ta ce, “Ya sarki, idan na sami tagomashi a wurinka, idan kuma sarki ya yarda, bukatata ita ce a bar ni da raina, roƙona kuma shi ne a bar mutanena.