Exodus 1:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Fir’auna ya ba da umarni wa mutanensa ya ce, “Duk yaron da yake namijin da haka haifa, dole ku jefa shi cikin kogi, amma ku bar yara mata su rayu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ڢِرْعَوْنَ كُوَ يَا بَادَ عُمَرْنِنَّنْ غَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْسَ ثٜىٰوَ «كُواْوَنٜىٰ طَا نَمِجِنْ دَ مَتَنْ إِبْرَانِيَاوَا سُكَ حَيْڢَ، كُجٜىٰڢَرْ دَشِ ثِكِنْ كُواْغِنْ نِلُ، عَمَّا كُواْوَثٜىٰ یَ تَمَثٜىٰ، كُبَرْتَ دَ رَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Fir'auna kuwa ya umarci dukan mutanensa ya ce, “Duk jaririn da aka haifa wa Ibraniyawa, sai ku jefa shi cikin Kogin Nilu, amma idan jaririya ce, ku bar ta da rai.”