Exodus 10:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa da Haruna suka tafi wurin Fir’auna suka ce masa, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Ibraniyawa ya ce, ‘Har yaushe za ka ƙi ƙasƙantar da kanka a gabana? Ka bar mutanena su tafi domin su yi mini sujada.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ مُوسَٰى دَ هَٰرُونَ سُكَ تَڢِے وُرِنْ ڢِرْعَوْنَ سُكَثٜىٰ مَسَ «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِبْرَانِيَاوَا، ‹حَرْ يَوْشٜىٰ ذَاكَڧِے كَڧَسْڧَنْتَرْ دَ كَنْكَ أَغَرٜىٰنِ؟ كَبَرْ جَمَعَتَ سُتَڢِے دُواْمِنْ سُيِ مِنِ سُجَّدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka Musa da Haruna suka tafi gaban Fir'auna suka ce masa, “Ga abin da Ubangiji Allah na Ibraniyawa ya ce, ‘Har yaushe za ka ƙi yarda ka ba da kanka a gare ni? Saki jama'ata don su tafi su yi mini sujada.