Exodus 10:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Fadawan Fir’auna suka ce masa, “Har yaushe mutumin nan zai zama mana tarko? Ka bar mutanen su tafi domin su yi wa Ubangiji Allahnsu sujada. Har yanzu ba ka san cewa Masar ta lalace ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دَتَّاوَنْ ڢِرْعَوْنَ سُكَذُواْ وُرِنْسَ سُكَثٜىٰ مَسَ «حَرْ يَوْشٜىٰ مُتُمِنَّنْ ذَيْ يِتَجَٰوُاْ مَنَ مَسِيڢَ؟ كَبَرْ مُتَنٜىٰنَّنْ سُتَڢِے سُيِ وَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْسُ سُجَّدَ؞ حَرْ يَنْذُ بَكَغَانٜىٰ ثٜىٰوَ مَصَرْ تَا لَلَثٜىٰ غَبَاطَيَ بَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Fādawan Fir'auna kuwa suka ce masa, “Har yaushe mutumin nan zai riƙa jawo mana masifa? Ka saki mutanen, su fita su yi wa Ubangiji Allahnsu sujada. Ashe, har yanzu ba ka sani Masar ta lalace ba?”